Shin Hukumar Hisbah a Jahar Ta Kama Mutane 8 Saboda Rashin Yin Azumi a Watan Ramadan?
Gaskiyar Al’amari: Eh, hakane! Tushen Magana: A ranar Talata, 20 ga watan Afirilun shekara ta 2021, masu tantance sahihancin labarai na Cibiyar Bunkasa Demokaradiyya da Cigaba (CDD) sun gan wani labari da ya mamaye shafukan da yawa da jaridun da ake wallafawa a yanar gizo da shafukan sada zumunta na zamani, labarin ya ce Hukumar …
Read more “Shin Hukumar Hisbah a Jahar Ta Kama Mutane 8 Saboda Rashin Yin Azumi a Watan Ramadan?”